Fassarar Wani Ɓangare Na Hadisai Daga Cikin Littafin Musannaf Na Abubakar Ibn Abi Shaibah Zuwa Harshen Hausa Daga Hadisi Mai Lamba Ta 37673 Zuwa Na 37777
Student: ZUBAIDA ABUBAKAR INUWA (Project, 2025)
Department of Arabic and Islamic Studies
Bayero University, Kano, Kano State
Abstract
Khaɗib Al-Bagdadi ya ƙara kawo mafiya shahara cikin ɗalibansa sune:
(Imamul Bukhari da Imamu Muslim da Abu Dawud da Ibn Majah da
Imam Ahmad da ɗansa Abdullahi da Imam Ibrahim Al-Harbi da
Abubakar ɗan Abi Asim da Bari ɗan Mukallad da Muhammad ɗan
Waddah da Abu Hatim dadai sauransu wadanda suka rawaito Hadisi
daga wurinsa a lokacin da yazo Bagdad, an lissafa kusan mutum dubu
uku(3,00), waɗanda suna daga cikin waɗanda sukafi shahara
Keywords
For the full publication, please contact the author directly at: zubaida111inuwa@gmail.com
Filters
Institutions
- Abdul-Gusau Polytechnic, Talata-Mafara, Zamfara State 3
- Abia State Polytechnic, Aba, Abia State 24
- Abia State University, Uturu, Abia State 71
- Abraham Adesanya Polytechnic, Ijebu-Igbo, Ogun State 3
- Abubakar Tafawa Balewa University, Bauchi, Bauchi State 15
- Abubakar Tatari Ali Polytechnic, Bauchi State. (affiliated To Atbu Bauchi) 1
- Achievers University, Owo, Ondo State 6
- Adamawa State University, Mubi, Adamawa State 8
- Adekunle Ajasin University, Akungba-Akoko, Ondo State 26
- Adeleke University, Ede, Osun State 1