Fassarar Wani Ɓangare Na Hadisai Daga Cikin Littafin Musannaf Na Abubakar Ibn Abi Shaibah Zuwa Harshen Hausa Daga Hadisi Mai Lamba Ta 37673 Zuwa Na 37777
Student: ZUBAIDA ABUBAKAR INUWA (Project, 2025)
Department of Arabic and Islamic Studies
Bayero University, Kano, Kano State
Abstract
Khaɗib Al-Bagdadi ya ƙara kawo mafiya shahara cikin ɗalibansa sune:
(Imamul Bukhari da Imamu Muslim da Abu Dawud da Ibn Majah da
Imam Ahmad da ɗansa Abdullahi da Imam Ibrahim Al-Harbi da
Abubakar ɗan Abi Asim da Bari ɗan Mukallad da Muhammad ɗan
Waddah da Abu Hatim dadai sauransu wadanda suka rawaito Hadisi
daga wurinsa a lokacin da yazo Bagdad, an lissafa kusan mutum dubu
uku(3,00), waɗanda suna daga cikin waɗanda sukafi shahara
Keywords
For the full publication, please contact the author directly at: zubaida111inuwa@gmail.com
Filters
Institutions
- Kebbi State University of Science and Technology, Aliero, Kebbi State 6
- Kenule Benson Saro-Wiwa Polytechnic, Bori, Rivers State 18
- Kogi State Polytechnic, Lokoja, Kogi State 4
- Kogi State University, Anyigba 2
- Kwara State College of Health Technology, offa, Kwara State 9
- Kwara State Polytechnic, Ilorin, Kwara State 20
- Kwara State University, Malete, Ilorin, Kwara State 13
- Ladoke Akintola University of Technology, Ogbomoso, Oyo State 39
- Lagos State Poly, Ikorodu, Lagos State 2
- Lagos State University, Ojo, Lagos State 7