Fassarar Wani Ɓangare Na Hadisai Daga Cikin Littafin Musannaf Na Abubakar Ibn Abi Shaibah Zuwa Harshen Hausa Daga Hadisi Mai Lamba Ta 37673 Zuwa Na 37777
Student: ZUBAIDA ABUBAKAR INUWA (Project, 2025)
Department of Arabic and Islamic Studies
Bayero University, Kano, Kano State
Abstract
Khaɗib Al-Bagdadi ya ƙara kawo mafiya shahara cikin ɗalibansa sune:
(Imamul Bukhari da Imamu Muslim da Abu Dawud da Ibn Majah da
Imam Ahmad da ɗansa Abdullahi da Imam Ibrahim Al-Harbi da
Abubakar ɗan Abi Asim da Bari ɗan Mukallad da Muhammad ɗan
Waddah da Abu Hatim dadai sauransu wadanda suka rawaito Hadisi
daga wurinsa a lokacin da yazo Bagdad, an lissafa kusan mutum dubu
uku(3,00), waɗanda suna daga cikin waɗanda sukafi shahara
Keywords
For the full publication, please contact the author directly at: zubaida111inuwa@gmail.com
Filters
Institutions
- Novena University, Ogume, Delta State 1
- Nuhu Bamalli Polytechnic, Zaria, Kaduna State 7
- Nwafor Orizu College of Education, Nsugbe, Anambra State 1
- Obafemi Awolowo University, Ile-Ife, Osun State 15
- Oduduwa University, Ipetumodu, Osun State 9
- Ogun State College of Health Technology, Ilese-Ijebu, Ogun State 1
- Ogun State Institute of Tech(formerly Gateway Ict Poly), Igbesa, Ogun State 4
- Olabisi Onabanjo University, Ago-Iwoye, Ogun State 38
- Ondo State University of Medical Sciences, Laje Road, Ondo, Ondo State 1
- Osun State College of Education, Ila-Orangun 1