Fassarar Wani Ɓangare Na Hadisai Daga Cikin Littafin Musannaf Na Abubakar Ibn Abi Shaibah Zuwa Harshen Hausa Daga Hadisi Mai Lamba Ta 37673 Zuwa Na 37777
Student: ZUBAIDA ABUBAKAR INUWA (Project, 2025)
Department of Arabic and Islamic Studies
Bayero University, Kano, Kano State
Abstract
Khaɗib Al-Bagdadi ya ƙara kawo mafiya shahara cikin ɗalibansa sune:
(Imamul Bukhari da Imamu Muslim da Abu Dawud da Ibn Majah da
Imam Ahmad da ɗansa Abdullahi da Imam Ibrahim Al-Harbi da
Abubakar ɗan Abi Asim da Bari ɗan Mukallad da Muhammad ɗan
Waddah da Abu Hatim dadai sauransu wadanda suka rawaito Hadisi
daga wurinsa a lokacin da yazo Bagdad, an lissafa kusan mutum dubu
uku(3,00), waɗanda suna daga cikin waɗanda sukafi shahara
Keywords
For the full publication, please contact the author directly at: zubaida111inuwa@gmail.com
Filters
Institutions
- Redeemers University, Ede, Osun State 4
- Rhema University, Aba, Abia State 11
- Rivers State University of Science and Technology, Port Harcourt, Rivers State 3
- RIVERS STATE UNIVERSITY, PORT HARCOURT, RIVERS STATE 13
- Rufus Giwa Polytechnic, Owo, Ondo State 2
- Saadatu Rimi College of Edu, Kumbotso, Kano State (affiliated To Abu, Zaria) 1
- Salem University, Lokoja, Kogi State 4
- School of Health Information Mgt (Uch, Ibadan), Oyo State 5
- School of Health Information Mgt, Oau Teaching Hospital, Ile-Ife, Osun State 30
- Skyline University Nigeria, Kano, Kano State 2