Fassarar Wani Ɓangare Na Hadisai Daga Cikin Littafin Musannaf Na Abubakar Ibn Abi Shaibah Zuwa Harshen Hausa Daga Hadisi Mai Lamba Ta 37673 Zuwa Na 37777
Student: ZUBAIDA ABUBAKAR INUWA (Project, 2025)
Department of Arabic and Islamic Studies
Bayero University, Kano, Kano State
Abstract
Khaɗib Al-Bagdadi ya ƙara kawo mafiya shahara cikin ɗalibansa sune:
(Imamul Bukhari da Imamu Muslim da Abu Dawud da Ibn Majah da
Imam Ahmad da ɗansa Abdullahi da Imam Ibrahim Al-Harbi da
Abubakar ɗan Abi Asim da Bari ɗan Mukallad da Muhammad ɗan
Waddah da Abu Hatim dadai sauransu wadanda suka rawaito Hadisi
daga wurinsa a lokacin da yazo Bagdad, an lissafa kusan mutum dubu
uku(3,00), waɗanda suna daga cikin waɗanda sukafi shahara
Keywords
For the full publication, please contact the author directly at: zubaida111inuwa@gmail.com
Filters
Institutions
- HASSAN USMAN KATSINA POLYTECHNIC (NCE), KATSINA, KATSINA STATE 4
- Hassan Usman Katsina Polytechnic, Katsina, Katsina State 5
- Heritage Polytechnic, Ikot Udota, Akwa Ibom State 46
- Hussaini Adamu Federal Polytechnic, Kazaure, Jigawa State 8
- Ibrahim Badamasi Babangida University, Lapai, Niger State 24
- Igbinedion University, Okada, Benin City, Edo State 2
- Ignatius Ajuru University of Education, Port Harcourt, Rivers State 8
- Imo State Polytechnic, Umuagwo, Owerri, Imo State 3
- Imo State University, Owerri, Imo State 45
- Institute of Management and Technology, Enugu, Enugu State 11